YAN SOCIAL MEDIA AYI HATTARA: YADA IZGILANCI KAFIRCI NE – Dr. Ahmad Gumi

Kamar yadda ya zama ruwan dare kullum za ka samu wani yayi izgilanci ga Manzon Allah ko Addinin Musulunci ko Shari’ar Allah amma wadansu suna kokarin yadawa to su sani yin hakan yakan sa mutum zama KAFIRI sai idan yayi sharhi

(Visited 10 times, 1 visits today)