YADDA LADANAI A ZAMANIN KARNI UKU SUKE KIRAN SALLAH – Sheikh Dr Ahmad Gumi
Admin
Subscribe
Subscribed
0
331 videos
100%
711 Views
24 Likes
In this video
Sheikh Dr. Ahmad Gumi
80 VIDEOS
A cikin wannan karatu zamu ji kuma mu ga yadda aka ruwaito kiran sallah daga wurin Sahabbai da Tabi’ai da wanda suka biyo su suke yi a masallacin Manzon Allah (SAW).
Shin kiran sallah na da ka’idoji da kuma sharuddai?
Shi ana iya yin Tajwidi a lafuzan kiran Sallah?
Shin akwai banbanci tsakanin masu kiran sallar mu na yanzu da wadanda suke magabata a wurinmu?
Wai ya batun lankwasa murya da daddata a lokacin kina sallah.
Wannan da sauran duk a cikin wannan karatu.
(Visited 711 times, 1 visits today)