WANDA SUKA FI UMAR (R.A) TSORON ALLAH SABODA SON IBADA – Dr. Ahmad Gumi
Admin
Subscribe
Subscribed
0
331 videos
0%
4 Views
0 Likes
Akwai wadansu mutane da suke ganin cewar Masallaci shine kadai wurin da zasu yi addu’a Allah ya karba, wadansu kuwa gani suke yi idan basu je sun yi sallah a masallaci ba kamar ibadarsu ba ta karbu ba, wadansu kuwa kokari suke su nunawa mutane cewar suna da imani ta wurin dole sai an barsu sun yi sallah a masallaci tare da haduwa da mutane alhali a cikin wannan annoba. Ga hadisan Manzon Allah game da irin wadannan mutanen.
(Visited 4 times, 1 visits today)