TSADAR KAYAN ABINCI: KAYYADE FARASHI WAJIBI NE YANZU – Dr. Ahmad Gumi

Lokacin da Malam yake bayani game da Hadisin Manzon Allah da ya ce ba zai kayyade farashin kaya ga mutanen Madina ba, a gefe guda Imamu Malik ya fadi dalilin Manzon Allah SAW na fadan haka, da kuma dalilin da zai sanya a kayyade farashi a wurin ‘yan kasuwa.

(Visited 23 times, 1 visits today)