SAKIN MUTANE SU JE SALLAR JUMA’A GAZAWAR GWAMNATI NE – Dr. Ahmad Gumi
Admin
Subscribe
Subscribed
0
389 videos
0%
18 Views
0 Likes
Kamar yadda mutane suka samu labarin wadansu gwabnoni sun ba jama’a damar fita masallatai da coci-coci don yi haduwa, malam ya nuna wannan ya fito da gazawar gwamnati na kasa killace mutane da ciyar da su yadda ya dace.
(Visited 18 times, 1 visits today)