KU TSAYA A KAN KATANGA: DOLE A SAMU MASU MAGANA BADA FARGABA BA

In this video

Abubuwan da ya zama wajibi musulmai kada su yi saka ci a kansu, idan aka samu wasu suka daukewa wasu to babu matsala. To, amma idan dukkan musulmai suka rafkana to laifin ya fada kan kowa.

(Visited 55 times, 1 visits today)