HUKUNCIN WANKIN CIKI KO BARI GA MACE ME AZUMI – Dr. Ahmad Gumi
Admin
Subscribe
Subscribed
0
331 videos
0%
17 Views
0 Likes
Tambayar da Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya amsa yau game da macen da tayi barin ciki kuma wani abu ya yare a cikinta malaman kiyon lafiya suka ce se anyi mata wankin ciki gashi kuma watan azumi ake, kuma tana ganin jini har yanzu?
(Visited 17 times, 1 visits today)