DON ALLAH KU ZABA MANA SHUGABANNI MASU KUZARI – Sheikh Dr. Ahmad Gumi
Admin
Subscribe
Subscribed
0
389 videos
0%
6 Views
0 Likes
Zai iya yuwuwa baka saurari wannan kira da malam yayi a Zaria a 10/11/2018 game da matsalar da za a iya samu mutukar aka sake zaban shugaba da bashi da lafiya ko kuma bashi da kuzari.
Watakila a lokacin maganar bata fito ba kamar yadda abubuwa suke ta faruwa amma shugabanni na kwance suna jira rahoto.
Dan uwa daure ka saurara!
(Visited 6 times, 1 visits today)