COVID19: HARAMUN NE WANI DAGA KANO YA FITA DAGA CIKINTA A YANZU – Dr Ahmad Gumi

Saboda yanzu jama’ar Kano sun tabbatar da gaskiyar Corona ya sanya wadansu daga birni suna guduwa kauyuka, wasu na tsallakawa wasu jihohi, ga sakon Manzon Allah SAW gare ku da sauran jama’a da suke cikin garin da ake yin annoba.

(Visited 14 times, 1 visits today)