ANNABI ISA BA ZAI DAWO BA – ALKUR’ANI YA TABBATAR DA HAKA – Dr. Ahmad Gumi
Admin
Subscribe
Subscribed
0
331 videos
0%
46 Views
0 Likes
Wannan wani gutsiren karatu ne da Sheikh Dr. Ahmad Gumi yayi game da dawowar Annabi Isa inda ya kafa hujjoji da ayoyin alkur’ani da yin fassara game da Hadisan Manzon Allah na cewar Annabi Isa AS ba zai dawo ba.
(Visited 46 times, 1 visits today)