ABUBUWA UKU KAWAI ZA AYI DA GAWAR MUSULMIN DA YA MUTU DA CUTAR CORONA – Dr. Ahmad Gumi
Admin
Subscribe
Subscribed
0
389 videos
0%
15 Views
0 Likes
Game da matsalar samun musulmi mai cutar Corona gashi mutane suna jin tsoron haduwa da ita har su yi mata wankan gawa, a cikin amsa tambayoyi da yayi a cikin tafsirinsa na yau 25/04/2020 Malam ya fadi abinda shari’a ta tanadarwa gawar musulmi da ya mutu da annoba.
(Visited 15 times, 1 visits today)